World News

Alhamdulillah labari mai dadi tinubu zai dawo da tallafin man fetur kalli wannan bidiyon kaga….

Labari mai dadi ga duk wani dan nigeria yanzu yanzu majalissa ta yarda da kudirin dawo da tallafin man fetur a kasa nigeria labari daga comr abba isa pantami

yanzu yanzu naci karo da wannan labarin comr abba isah pantami ya wallafa akan shafinsa na facebook allah yasa hakan ta kasance .

domin ana cikin wani hali a kasarmu ta nigeria allah ya kawo mana saukin wannan matsi ameen summa ameen mungode da ziyartar wannan site mai albarka

thanks for watching

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
DANNA NAN KAGANI👈