World News

Sabuwar wakar dauda kahutu rarara gawuna angon jihar kano munkasa kantoma

Tofah ana wata ga wata bayan kotu ta ayyana dr nasir yusuf gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan kano rarara ya saki zazzafar wakarsa.

Akwai wakar mai taken gawuna ya kada abba da kuma gawuna Allah yaba kanawa da kuma sauransu inda mawakin yaci alwashin yin wakokin taya murna sosai domin farin cikin mabiyansa.

A wani bangare daban kuma yan kwankwasiyya sun fara kiran zama daram abba suna ganin mulkin bazai kwatu a hannunsu ba .

thanks for watching.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
DANNA NAN KAGANI👈